Education

Yusuf Maitama Sule University, Kano Ta Fitar da Lokacin da Za’a Zana Jarrabawar Post UTME 2020/2021

A yau ne Alhamis 25 March, 2021 Makarantar Yusuf Maitama Sule University, Kano ta fitar da lokacin da za’a fara zana jarrabawar Post UTME dama dayawan dalibai suna son suji wannan rana da za’a fara to yau Allah ya nufa.

KARANTA: Hukumar Jamb Ta Fitar Lokacin Yin UTME/DE Da Abubuwan Da Ake Bukata

Za’a fara zana wannan jarrabawar ta Post UTME a ranar 12/13 April 2021 ga duk daliban dasu kaga wannan posting su taimaka suyi share izuwa wani group din domin alfanu ga dalibai.

KARANTA: FEDERAL UNIVERSITY DUTSE ZATA DAUKI MASU 160 A SABABBIN COURSES DINTA

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button