Education
Kust Wudil Ta Saki Sakamakon Jarrabawar Post Utme 2020/2021
Hukumar makarantar Kano University of science and Technology wudil ta saki sakamakon jarrabawar Post UTME na shekarar 2020/2021.
Daliban da suka cike wannan makaranta zasu iya duba sakamakonsu ko su ziyarci café mafi kusa don dubawa.
Za’a iya dubawa ta wannan link: kust wudil portal